RMC Hausa
LIVE Radio

KOREA TA HARBA MAKAMI MAI LINZAMI SAMA

Korea ta arewa ta yi gwajin makami yayin ziyarar Blinken a Korea ta kudu

Korea ta arewa ta yi wani sabon gwajin makamai mai linzami da ke cin matsakaicin zango wanda ya ratsa sararin samaniyar Korea ta kudu a dai dai lokacin da ministan harkokin wajen Amurka Antony Blinken le ziyara a Seoul.

RMCHAUSA1

Post a Comment

Previous Post Next Post