RMC Hausa
LIVE Radio

RONALDO YA CANCANTA

Wani tsohon ministan wasanni na Saudiyya ne ya ce, gwarzon dan kwallon duniya wato Cristiano Ronaldo kadai ya cancanci irin albashin da yake karba a kasar daga cikin yan wasan kungiyoyin kwallon kafar wannan kasa suka dauko daga ƙasashen waje.
RMC HAUSA

Post a Comment

Previous Post Next Post