RMC Hausa
LIVE Radio

RIKICIN 'YAN BINDIGA

A Najeriya, wani rikici da ya auku tsakanin 'yan bindiga da 'yan banga a garin Gada na jihar Sakkwato ya yi sanadin mutuwar mutum akalla shida, ciki har da wasu kwamandandojin 'yan banga biyu.

Wannan lamari ya faru ne yayin da matsalar hare-haren 'yan bindigan ke ci gaba da addabar jama'ar yankin na Gada.

Wani mazaunin garin ya bayyanawa BBC cewar: ''Ranar Alhamis da 'yan bindigar suka kaiwa wani kwamandan 'yan banga farmaki inda suka kashe shi nan take, ranar Juma'a kuma suka tare wani kwamandan a hanya tare da 'kaninsa suka kashe shi bayan sun sassara 'dan'uwansa da adda.

RMC HAUSA TIMES

Post a Comment

Previous Post Next Post