RMC Hausa
LIVE Radio

GARGADIN DAN MAJALISSA

Ɗan majalisar dattawan Amurka na jam'iyyar Republican Lindsey Graham ya soki kotun ICC bisa yunƙurinta na kama Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu, yana mai gargaɗin cewa kotun za ta far wa Amurka da zarar ta kama shugabannin Isra'ila.

Post a Comment

Previous Post Next Post