RMC Hausa
LIVE Radio

'YAN AREWA SUN GANA DA OBASANJO

A ranar Talata ne wata tawagar mutum 20 ta shugabannin arewacin Najeriya ƙarkashin jagorancin tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Malam Ibrahim Shekarau suka gana da tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo a gidansa da ke Abeokuta.

Tawagar dai ta je gidan tsohon shugaban na Najeriya da manufar lalubo hanyoyin magance matsalolin da suka dabaibaye arewacin Najeriya da ma faɗin ƙasar baki ɗaya.
Talla
Ruma energy resources

Post a Comment

Previous Post Next Post