Home RANTSAR DA SHUGABANNI DagaRANDAWA MEDIA CONCEPT -November 17, 2024 0 Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya rantsar da sabbin zababbun shugabannin kananan hukumomin da suka yi nasara a zaben kananan hukumomin da aka kammala a ranar Asabar da ta gabata. RMCHAUSA1 Facebook Twitter