RMC Hausa
LIVE Radio

SEN.YAKUBU LADO YA SAMU MUKAMI A PDP

Sanata Yakubu Lado Ɗan marke ya zama mamba a kwamitin zartaswa na jam'iyyar PDP a Najeriya

Ɗan takarar gwamnan jihar Katsina na PDP a zaben 2023 Sanata Yakubu Lado Danmarke ya samu damar hallatar kaddamar da sababin shuwagabannin Kwamitin amintatu na Jam'iyyar PDP a matakin kasa wanda shi ma yana ciki 

Shugaban Jam'iyyar PDP na jihar Katsina Malam Nura Amadi Kurfi mai 60 da Sen. Garba Shehu Matazu BOT Kuma jigo a siyasar jihar Katsina, Hon Aliyu Haruna Jani Dallatun Mani 

Suna cikin wanda suka samu damar hallatar zaman a ranar Litinin 12th May 2025 a NEC Hall dake Wadata Plaza Abuja

Powerded by:
Hon Babangida kayawa SA media To HE Sen
Yakubu Lado Danmarke

Katsina reporters

RMC HAUSA

Post a Comment

Previous Post Next Post