Gidan talabijin na gwamnatin Iran ya bayar da rahoton fashe-fashe da aka samu a birnin Isfahan, a kusa da babban filin jirgin saman kasar. Haka kuma an ji fashewa a wasu wuraren a kasar ta Iran da Iraqi da kuma Syria.
Akwai alamun da ke nuna cewa hare-haren ramuwar gayya ne na Isra'ila, kan harin da Iran din ta kai mata kwana shida baya.
RMC HAUSA TIMES