RMC Hausa
LIVE Radio

RUWAN SAMA YA RUSHE GIDAJE

*RUWAN SAMA YA RUGUJE GIDAJE*

Ruwan sama kamar da bakin kwarya tare da iska mai karfi ya yi sanadiyar mutuwar wani yaro dan shekara 7 a Tsohon Garin Nangere da ke karamar hukumar Nangere a jihar Yobe.

Rahotanni na nuni da cewa mutane 20 ne suka samu munanan raunuka, yayin da gidaje da shaguna kusan 50 suka ruguje sakamakon ruwan sama kamar da bakin kwarya.

Post a Comment

Previous Post Next Post