RMC Hausa
LIVE Radio

ADAM ZANGO YA ZAMA DG A QAUSAIN TV

Kamfanin Qausain Group ya sanar da nadin mashahurin jarumin Kannywood kuma mawaki, Adam A. Zango, a matsayin Daraktan Janar na tashar talabijin din Qausain TV. Shugaban Qausain Group, Alhaji Nasir Idris, ya bayyana haka cikin wata sanarwa a ranar Litinin a birnin Abuja, yana mai cewa nadin ya fara aiki nan take, kamar yadda aka tabbatar a taron kwamitin gudanarwar kamfanin.

RMC HAUSA TIMES

Post a Comment

Previous Post Next Post