RMC Hausa
LIVE Radio

LIMAMI YA YABAWA SHUGABA TINIBU

Babban Limamin Babban Masallacin Lagos, Sheikh Ridhwan Jamiu ya ce Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Ahmad Tinubu bai ba su kunya ba.
Liman Ridhwan ya fadi hakan ne a yayin Sallar Juma'a ta jiya, wadda Shugaban Tinubun ya halarta a birnin na Ikko.
Limamin ya kuma tabbatar wa da Shugaban Kasar jajircewar al'ummar Musulmai wajen yi masa addu'o'i a lokacin da yake shugabantar ƙasar.

RMCHAUSA1

Post a Comment

Previous Post Next Post