RMC Hausa
LIVE Radio

ADO GWANJA YA SAMU JARIRI

Allah ya albarkaci mawaki Ado Gwanja da samun karuwar d'a namiji.

Maryam Zubair Pakii, matar Ado Gwanja ta wallafa hotunan santalelen yaron 'Nawab.'

Mutane sun fito sun taya Ado Gwanja murna tare da fatan Allah ya Sanya albarka.

RMCHAUSA1

Post a Comment

Previous Post Next Post