RMC Hausa
LIVE Radio

SYRIA SABUWAR DUNIYA

Dubun dubatar al’ummar Syria sun bazu a birnin Damascus yau Juma’a suna gudanar da shagulgulan murnar komawar mulkin ƙasar hannun ƴan tawayen da suka hamɓarar da gwamnatin shugaba Bashar al-Assad, a wani yanayi da ake ganin tururuwar ƴan Syria mazauna ƙetare da ke komawa gida.

RMCHAUSA1
Talla
*KILISHI GIMBIYA*
     Abubakar G.Wagon

Post a Comment

Previous Post Next Post