RMC Hausa
LIVE Radio

BINCIKE A KAN KISAN JIRGI

A ranar Lahadi ne dai kafofin watsa labaran ƙasar nan suka ruwaito cewa wani hari ta sama da sojojin ƙasar suka kai ya kashe farar hula 16 ciki har da ‘yan sa-kai bisa kuskure a ƙauyen Tungar Kara na jihar Zamfara. 
Rahoton jaridar trt Africa

RMCHAUSA1

Post a Comment

Previous Post Next Post