RMC Hausa
LIVE Radio

SAKIN BAZUM

Ƙungiyar ƙasa da ƙasa da ke fafutukar ganin an sako hamɓararren shugaban Jamhuriyar Nijar Mohamed Bazoum, ta aike da budaddiyar wasika zuwa ga Majalisar Ɗinkin Duniya da Ƙungiyar Tarayyar Turai da ta Afrika da kuma ECOWAS, inda ta buƙaci a haɗa kai domin ganin a sako shugaban, wanda sojoji suka hambarar a ranar 26 ga watan Yulin shekarar 2023.
RMC HAUSA

Post a Comment

Previous Post Next Post