RMC Hausa
LIVE Radio

BUDE TASHA A FUNTUA

Gwamnatin tarayya ta kaddamar da tashar Ruwa ta Tudu acikin Karamar Hukumar Funtuwa ta jihar Katsina.

Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ne ya wakilci shugaba Tinubu a yayin gudanar da bikin kaddamar da Tashar a ranar Alhamis.

Akume ya ce, gwamnatin tarayya ta kafa tashar Ruwa ta Tudu ne (Dry Inland Port ) a Funtuwa domin bunkasa harkokin kasuwanci da samar da ayyukan yi ga al’ummar jihar Katsina da Nijeriya baki daya.

Rmc hausa times

Post a Comment

Previous Post Next Post