RMC Hausa
LIVE Radio

BULLAR SABUWAR CUTA

Wata sabuwar cuta da ta ɓulla a yankin kudu maso yammacin jamhuriyar Congo ta hallaka mutane 143 a wani yanayi da ake ganin yaɗuwarta zuwa wasu sassan ƙasar, ko da ya ke tuni hukumar lafiya ta WHO ta aike da jami'ai don gano nau'in cutar tare da samar da matakan daƙile ta.

RMCHAUSA1

Post a Comment

Previous Post Next Post