RMC Hausa
LIVE Radio

TAKUNKUMI DAGA AMURUKA

Majalisar dokokin Amurka ta ba Donald Trump damar saka takunkumi ga Najeriya.

An dauki matakin ne saboda rahoton majalisar ya ce ana yawan kashe Kiristoci a kasar nan.

Fadar shugaban kasa ta yi Allah wadai da matakin da majalisar Amurka ta dauka. 

Randawa Media Concept

Post a Comment

Previous Post Next Post