RMC Hausa
LIVE Radio

RATAYE MATAR ALKALI

Babbar Kotun Jihar Kebbi ta yanke hukuncin rataya ga tsohuwar matar wani alkali kan laifin hallaka shi.

Mai Shari’a Umar Abubakar ya yanke wa Farida Abubakar hukuncin ne kan laifin soka wa tsohon mijinta, marigayi Mai Shari’a Muhammed Attahiru Ibrahim Zagga, wuka a mararsa da wuyansa da kuma hannunsa, har ya rasu.


   Na ta ala kitchen store

Post a Comment

Previous Post Next Post