Babbar Kotun Jihar Kebbi ta yanke hukuncin rataya ga tsohuwar matar wani alkali kan laifin hallaka shi.
Mai Shari’a Umar Abubakar ya yanke wa Farida Abubakar hukuncin ne kan laifin soka wa tsohon mijinta, marigayi Mai Shari’a Muhammed Attahiru Ibrahim Zagga, wuka a mararsa da wuyansa da kuma hannunsa, har ya rasu.
Na ta ala kitchen store