Home EBOLA TA SAKE BULLA DagaRANDAWA MEDIA CONCEPT -February 03, 2025 0 Hukumar da ke yaƙi da cututtuka masu yaɗuwa ta Nijeriya (NCDC) ta gargaɗi 'yan ƙasar da su guji yin tafiye-tafiye zuwa Uganda saboda ɓullar cutar Ebola da aka tabbatar a ƙasar.RMCHAUSA1 Facebook Twitter