Home ECOWAS TA ZABURO DagaRANDAWA MEDIA CONCEPT -February 10, 2025 0 Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta kawo ƙarshen aikin ma'aikatan daga kasashe uku na ƙawancen ƙasashen Sahel (AES) da suka hada da Nijar,Mali da Burkina Faso.Randawa Media Concept. Facebook Twitter