Home NIJER TA BADA TABBACI DagaRANDAWA MEDIA CONCEPT -February 10, 2025 0 Ministan Harkokin Wajen Nijar Bakary Yaou Sangaré ya ce jakadu na ƙasashen AES za su yi duk wani abu da ya kamata domin ɗaukaka ƙasashensu a duniya tare da kawo musu ci gaba da wanzuwar zaman lafiya da tsaro.Randawa Media Concept. Facebook Twitter