Home SOJA ZAI TSAYA TAKARAR SHUGABAN 'KASA DagaRANDAWA MEDIA CONCEPT -March 07, 2025 0 Shugaban mulkin sojin Gabon Janar Brice Nguema ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takara a zaɓen shugabancin ƙasar mai arziƙin man fetur ta yankin tsakiyar Afirka, wanda aka tsara gudanarwa ranar 12 ga watan Afrilun shekarar 2025. Randawa Media Concept Facebook Twitter