RMC Hausa
LIVE Radio

AMINTAKA

Turkiyya da Saudiyya sun jaddada goyon bayansu ga iko da kuma ‘yancin Somaliya, inda suka yi watsi da abin da suka bayyana a matsayin yunƙurin raba kan ƙasar da kuma tsarin da ke barazana ga haɗin kan Somaliya .

RMC HAUSA

Post a Comment

Previous Post Next Post