HomeLabarai KO TA KWANA DagaRANDAWA MEDIA CONCEPT -February 04, 2026 0 Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya bayar da umarnin tura bataliyar soji ƙaramar hukumar Kaiama ta Jihar Kwara, bayan 'yanta'adda na Boko Haram sun kashe fiye da mutum 160 a ƙauyen Worro.RMC HAUSA Category Labarai Facebook Twitter