*Tinubu ya kafa kwamitin gyara harkar man fetur a Najeriya*
A wannan makon ne
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da kafa wani kwamiti na musamman domin ɓullo da sabbin matakan gyare-gyare a ɓangaren harkar man fetur a Najeriya.
RMC PLUS
Category
Labarai