RMC Hausa
LIVE Radio

KAYYADE FARASHIN KAYAN ABINCI

Gwamna ya lalubo hanyar saukakawa al'ummarsa saboda halin kunci da ake ciki.

  Gwamna Umar Bago ya kafa kwamiti don lalibo hanyar magance matsalar hauhawar farashin abinci a jihar,don saukakawa rayuwar al'ummarsa.

RMC HAUSA

Post a Comment

Previous Post Next Post