Home WTO TA SAKE BA NGOZI DAMA DagaRANDAWA MEDIA CONCEPT -November 30, 2024 0 Ƙungiyar Cinikayya ta Duniya (WTO) ta sake naɗa Ngozi Okonjo-Iweala a wa’adi na biyu a matsayin shugabarta.Ana sa rai Mrs Iweala za ta sake shafe shekara huɗu a kan kujerar ta WTO inda wa’adin zai soma daga 1 ga watan Satumban 2025.RMCHAUSA1 Facebook Twitter