RMC Hausa
LIVE Radio

ILIMI ABOKIN TAFIYA

Ɗan Najeriya ya zama mutum na farko da yafi kowa ilimin Hadisi a Afrika.

An zaɓi Farfesa Sheikh Prof. Ibrahim Maqari  daga Najeriya a matsayin wanda yafi kowa ilimin sanin Hadisan MANZON ALLAH S.A.W a kaf nahiyar Afrika

Barbara Jami'ar Musulunci ta farko wato  Al'azahar dake ƙasar Masar ta ayyana babban limamin Najeriya Professor Ibrahim Maqari a matsayin wanda yafi kowa ilimin sanin Hadisan MANZON ALLAH SAW da Fiqhu.

RMCHAUSA1

Post a Comment

Previous Post Next Post