RMC Hausa
LIVE Radio

GWAMNA RAƊƊA A BIKIN AURE

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Raɗɗa Ya Halarci Ɗaurin Auren Diyar Mawallafin Jaridar Rariya Kuma Tsohon Ministan Abuja, Dakta Aliyu Modibbo Umar (Ɗanburan Gombe) A Masallacin Kasa Dake Abuja, Jiya Juma'a 

Allah Ya Ba Da Zaman Lafiya.
RMC HAUSA 

Post a Comment

Previous Post Next Post