RMC Hausa
LIVE Radio

ƳAN BINDIGA SUN KASHE MUTANE

Ƴan bindiga sun kashe mutane uku tare da jikkata wasu shida a wani sabon harin da su ka kai ƙauyen Garin Fillo da ke Ƙaramar Hukumar Sabon Birni a Jihar Sakkwato.

Post a Comment

Previous Post Next Post