RMC Hausa
LIVE Radio

SABON HARIN JIRGIN SAMA

Wani rahoto daga jihar Neja sun ce wani harin sojin Najeriya ta sama ya kashe fararen hula da dama a matsugunan Guradnayi da ke gab da garin Kasasu a ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar.

RMC plus

Post a Comment

Previous Post Next Post