Ƴan ƙasar Ghana kimanin 300 ne suka isa ƙasarsu ta asali bayan zanga-zangar ƙyamar baƙi da ke faruwa a Afrika ta kudu, daga cikin kimanin mutane 800 da suka yi rijistar neman dawo da su gida a ofishin jakadancin Ghana da ke Pretoria.
ƳAN KASAR GHANA SUN KOMA GIDA
DagaRANDAWA MEDIA CONCEPT
-
0