Showing posts from 2025

SARKIN KOKOWA

Noura Hassane na jihar Tahoua ya zama sabon sarkin 'yan kokawan Nijar na kwambalar kokawar g…

Somali land

Nijeriya ta yi watsi da matakin da Isra’ila ta ɗauka na amincewa da Somaliland a matsayin ƙasa m…

KATSINA COLLEGE KATSINA

KATSINA COLLEGE  Gwamnatin Jihar Katsina tare da tsoffin ɗalibai, sarakunan gargajiya da manyan …

FACEBOOK CONNECT

Taron Sada Zumunci na Facebook Connect, ya tara Mutane daga sassan jihar Katsina da dama  Lokaci…

BAUCHI YA CI SUNAN JAMI'A

Shugaba Bola Tinubu ya amince da sauya sunan Jami'ar Tarayya ta Kimiyyar Lafiya, Azare, Jiha…

ZIYARAR SHUGABA TINIBU

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bar Abuja don ziyarar jihohi da dama zuwa Borno, Bauchi da Legas. S…

AMURKA

Wani jami'in gwamnatin Amurka ya bayyana cewa gwamnatin Trump ta umarci Hukumar Kula da Shig…

SOJIN NAJERIYA

Kwamandan Rundunar Tsaro ta Sojojin Najeriya, Brig.-Gen. Adebisi Onasanya, ya yi gargadin cewa &…

TARON WAYAR DA KAI KAN FASAHA

An gudanar da taron horaswa na yini guda ga dalibai da matasa kan yadda za su yi amfani da fasah…

GWAMNA RAƊƊA A BIKIN AURE

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Raɗɗa Ya Halarci Ɗaurin Auren Diyar Mawallafin Jaridar R…

KASAFIN KUDIN 2026

Tinubu Ya Gabatar da Kasafin Kuɗin Naira Tiriliyan 58.47 na Shekarar 2026. Shugaban Ƙasa, Bola A…

AHMED MUSA YA AJIYE KWALLON ƘAFA

Ahmed Musa ya yi ritaya daga bugawa Najeriya ƙwallo bayan share shekara 15 yana wakiltar ƙasar. …

MOROCCO DA KWALLON ƘAFA

Morocco ta fara azamar karɓar baƙuncin Gasar Kofin Ƙasashen Afirka karo na 34 daga 21 ga Disamba…

Tsaro a kaduna

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna ta sanar da haramta amfani da knockouts da kayan wasan wuta a …

MAJALISAR SARAKUNA

Gwamna Raɗɗa Ya Ƙaddamar Da Majalissar Sarakuna Ta Jihar Katsina  A ranar Talata 16 ga watan Dis…

SAIRA YA ZAMA GWARZO

Tashar Saira Movies ta zama tasha ta huɗu da aka fi kallo a shafin YouTube a Nijeriya a shekarar…

MINISTA A GIDAN KURKUKU

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, babban birnin Nijeriya ranar Jumma'a ta tura tsohon M…

SAKIN BAZUM

Ƙungiyar ƙasa da ƙasa da ke fafutukar ganin an sako hamɓararren shugaban Jamhuriyar Nijar Mohame…

ƘARIN GIRMA A GIDAN SOJA

Rundunar Sojin Kasa Ta Yiwa Kakakinta Karin Girma Zuwa Kanar Babban Hafsan Sojin Kasa (COAS), La…

NAƊIN SARAUTA

*NAƊIN SARAUTA* Sarkin Daura Ya Nada Hafsat Sa'idu a matsayin Sarauniyar Gwala-gwalan Kasar …

BURKINA FASO TA YI ƘORAFI

*Burkina faso tayi ƙorafi kan sojin Najeriya* Burkina Faso ta ce jirgin soja dauke da sojojin Na…

MURYAR MATASA INITIATIVE

*MURAYAR MATASA INITIATIVE* Ranar Litinin muryar matasan Katsina initiative su ka gudanar da tar…

FARMAKI A MAKARANTAR YARA

Wasu rahotanni sun RSF ta kai a yankin lokaci guda a dafur, inda a farko mayaƙan suka jefa bama…

ZANGA-ZANGA ZIGIDIR

Tsofaffin ma’aikatan Federal Radio Corporation of Nigeria (FRCN) sun ce sun shirya gudanar zanga…

ATTAHIRU JEGA

Tsohon shugaban Hukumar Zabe ta Kasa INEC Farfesa Attahiru Muhammad Jega ya ce Nigeria ba za ta …

GWAMNAN KATSINA YA JE TA'AZIYA

*GWAMNAN KATSINA YA KAI ZIYARAR TA'AZIYAR SHEIKH DAHIRU BAUCHI*  A ranar Lahadi, gwamnan jih…

Tantancewa

Majalisar Dattawan Najeriya za ta tantance wanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa a matsa…

Load More
That is All