Showing posts from 2024

LIMAMI YA YABAWA SHUGABA TINIBU

Babban Limamin Babban Masallacin Lagos, Sheikh Ridhwan Jamiu ya ce Shugaban Nijeriya Bola Ahmed …

SABBIN KAYAN YAKI

Shugaban Burkina Faso Kyaftin Ibrahim Traore ya miƙa kayan yaƙi ga rundunar sojin ƙasar, ciki ha…

AN RUFE SHAGUNA 150 A KASUWA

A sanarwar da ta wallafa a shafinta na X a ranar Laraba da maraice, NAFDAC ta ce an rufe shaguna…

BA FILIN BUHARI AKA KWACE BA

Kakakin tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari, Malam Garba Shehu ya ce an taɓa yi wa tsohon …

CIGABANA TATTALIN ARZIKI

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce, alkaluma sun nuna cewa, tattalin arziƙin ƙasar na bun…

AN DAKATAR DA BBC A NIJER

Wata sanarwa da ta fito daga ofishin Ministan Watsa Labarai na Jamhuriyar Nijar, Sidi Mohamed Ra…

SYRIA SABUWAR DUNIYA

Dubun dubatar al’ummar Syria sun bazu a birnin Damascus yau Juma’a suna gudanar da shagulgulan m…

GWAMNAN KANO YA YI GARANBAWUL

Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya yi wa majalisar zartarwarsa garambawul, inda ya sauke Sak…

BULLAR SABUWAR CUTA

Wata sabuwar cuta da ta ɓulla a yankin kudu maso yammacin jamhuriyar Congo ta hallaka mutane 143…

GWAMNAN KANO A INDIA

GWAMNA ABBA KABIR YUSUF YA KAI ZIYARA GA DALIBAN JIHAR KANO A INDIA  Gwamnan Jihar Kano, Alhaji …

WANI ABU YA FASHE A ZAMFARA

Wannan ne karo na biyu da aka samu abun fashewa a hanyar Dansadau dake jihar ta Zamfara a cikin …

ILIMI ABOKIN TAFIYA

Ɗan Najeriya ya zama mutum na farko da yafi kowa ilimin Hadisi a Afrika. An zaɓi Farfesa Sheikh …

BINDIGA BAKIDA GWANI

MAI MAGANIN GARGAJIYA YA DIRKAWA KANSA BINDIGA YAYIN GWAJI. Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta…

RIKICIN KWALLON KAFA

*RIKICIN KWALLON KAFA* Rikicin ya ɓarke ne bayan magoya bayan ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Labe sun …

WTC/GGASS KABOMO SUN YI BAJINTA

*WTC/GGASS KABOMO TA YI BIKIN KAFA KUNGIYA NA SHEKARU 30* Shugabanni kungiyar cigaban Makarantar…

AIKAWA CHARITY TALLAFIN YARO

AIKAWA CHARITY SUN TALLAFAWA YARO DA KAYAN FARA SANA'A Mahaifinsane ya makance lokaci daya s…

HARBO JIRAGE ARBA'IN NA YAKI

Dakarun Rasha a ranar juma’a sun sanar harbo jiragen Ukraine marasa matuka guda 47 a cikin dare,…

WTO TA SAKE BA NGOZI DAMA

Ƙungiyar Cinikayya ta Duniya (WTO) ta sake naɗa Ngozi Okonjo-Iweala a wa’adi na biyu a matsayin …

HARAMTA SHAN MAGANI

Hukumar NAFDAC a Nijeriya ta yi gargaɗi dangane da wani jabun maganin Maleriya da ke yawo a ƙasa…

KARATU NA BIYU KAN HARAJI

Majalissar dattawan Najeriya ta amince a you karatu na biyu ga dokar haraji,A ranar 3 ga watan O…

BUNKASAR TATTALIN ARZIKI A NIJER

IMF ya ce yana sa rai Nijar za ta samu bunƙasar tattalin arziki da kaso 8.8 cikin ɗari zuwa ƙars…

SABON MARADIN KATSINA

Masarautar Katsina ta amince da ba Arc.Mansur Amadu Kurfi Sarautar MARADIN KATSINA, Mansur Da ne…

WASA DA RAYUWA

Labarina  WASA DA RAYUWA na marubuciya Zainab Abdullahi daga Katsina ya yi nasarar zuwa mataki n…

MUTUWA RIGAR KOWA

Innalillahi Wa'inna Ilaihir Raji'un Allah ya yi ma Limamin Masallacin Juma'a na Mang…

RANTSAR DA SHUGABANNI

Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya rantsar da sabbin zababbun shugabannin kananan hukumomin …

'YAN AREWA SUN GANA DA OBASANJO

A ranar Talata ne wata tawagar mutum 20 ta shugabannin arewacin Najeriya ƙarkashin jagorancin ts…

RIGAKAFI YA FI MAGANI

Nijeriya ta karbi kason farko na allurar riga-kafin cutar maleriya R21 har 846,000 daga kamfanin…

AN DAKATAR DA KWAMISHINA

Gwamnan Jigawa ya dakatar da kwamishinansa kan zargin lalata da matar aure Gwamnan jihar Jigawa …

KAYYADE FARASHIN KAYAN ABINCI

Gwamna ya lalubo hanyar saukakawa al'ummarsa saboda halin kunci da ake ciki.   Gwamna Umar B…

BABBAR MAGANA

Mallam Nuhu Ribadu ya ce dole a lalubo hanyar da za a yaƙi jami'an tsaro da ke yin ƙafar-ung…

ADAM ZANGO YA ZAMA DG A QAUSAIN TV

Kamfanin Qausain Group ya sanar da nadin mashahurin jarumin Kannywood kuma mawaki, Adam A. Zango…

GWARZON DAN WASA ZAI YI MURABUS

Gwarzon ɗan wasan tennis ɗan Sifaniya, Rafael Nadal ya bayyana ranar Alhamis cewa zai yi ritaya …

RUWAN SAMA YA RUSHE GIDAJE

*RUWAN SAMA YA RUGUJE GIDAJE* Ruwan sama kamar da bakin kwarya tare da iska mai karfi ya yi sana…

BAM YA KASHE MUTANE A BORNO

*WATA MATA DAUKE DA GOYO TA TADA BAM A BORNO* Wata mata mai goyon yaro ta tada abun fashewa a ga…

ALLURA MARAR KYAU

Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Nijeriya ta ja hankalin ‘yan ƙasar kan ɓullar wa…

MA'AIKATA A SOKOTO SUN DARA

Da Ɗumi-Ɗuminsu daga RMC  A yanzu haka mai girma gwamnan jihar Sokoto Ahmad Aliyu Sokoto, PhD, F…

NLC TA MAGANTU A KAN ALBASHI

. Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta bayyana cewa kungiyoyin kwadago ba su amince da wani takam…

JANYE YAJIN AIKI

Jaridar Vanguard ta ruwaito yadda shugabannin ƙungiyoyin ƙwadagon suka bayar da tabbacin janye y…

RATAYE MATAR ALKALI

Babbar Kotun Jihar Kebbi ta yanke hukuncin rataya ga tsohuwar matar wani alkali kan laifin halla…

Load More
That is All